albarkar salati da salami -...
TRANSCRIPT
eeeeôô ôôŠŠŠŠûûûûÜÜÜÜôô ôô]]]]²²²²ôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$uuuuûû ûûÛÛÛÛFFFFààààôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$uuuuôô ôônnnnûû ûûÜÜÜÜ
]]]]ÖÖÖÖ’’’’ùùùù××××FFFFççççééééöö ööææææøø øø]]]]ÖÖÖÖŠŠŠŠ$$$$¡¡¡¡ÝÝÝÝöö ööÂÂÂÂøø øø××××øø øønnnnûû ûûÔÔÔÔøøøømmmmøø øø^̂̂̂…………øø øø‰‰‰‰öö ööççççûû ûûÙÙÙÙøø øø]]]]²²²²
ALBARKAR SALATI DA SALAMI
GA SAYYIDINA SHUGABAN HALITTA
‘×ùo]²iÃ^ÖFoÂ×näæ�Öäæ‰×ùÜ
W a n d a y a r u b u t a w a n n a n l i t t a f i s h i n e , S h e h i n D a r i k a ,
Ameer-e-Ahl-e-Sunnah, Shugaban Dawat-e-Islami, Sheikh Maulana
Muhammad ILyas Attar Al-Qadiri Al-Radabi ya rubuta shine da yaren
Urdu.
Translation Majlis (Dawat-e-Islami) suka fassara shi zuwa yaren Hausa.Idan
an ga wani kuskure a wajen ita kanta fassarar ko wajen rubutu a sanarwa
Translation Majlis Domin samun lada a wajen Allah Ubangiji ˆæqØ .
Wanda Suka Gabatar Muku
Translation Majlis (Dawat-e-Islami)
International Madani Markaz Faizan-e-Madina,Mohalla Sodagran,Old Sabzi
Mandi,Baab-ul-Madina,Karachi,Pakistan.
92-21-4921389-90-91
234-64-987985
]]]]øø øøÖÖÖÖûû ûûvvvvøø øøÛÛÛÛûû ûû‚‚‚‚öö ööÖÖÖÖôô ôô××××####ääääôô ôô…………øø øøhhhh((((]]]]ÖÖÖÖûû ûûÃÃÃÃøø øø^̂̂̂ÖÖÖÖøø øøÛÛÛÛôô ôônnnnûû ûûààààøø øøææææøø øø]]]]ÖÖÖÖ’’’’$$$$××××FFFFççççééééöö ööææææøø øø]]]]ÖÖÖÖŠŠŠŠ$$$$¡¡¡¡ÝÝÝÝöö ööÂÂÂÂøø øø××××FFFFoooo‰‰‰‰øø øønnnn((((‚‚‚‚ôô ôô]]]]ÖÖÖÖûû ûûÛÛÛÛöö öö††††ûû ûû‰‰‰‰øø øø××××ôô ôônnnnûû ûûààààûû ûû
]]]]****ÚÚÚÚ$$$$^̂̂̂eeeeøø øøÃÃÃÃûû ûû‚‚‚‚öö öö====ÊÊÊÊøø øø^̂̂̂øø øøÂÂÂÂöö ööççççûû ûûƒƒƒƒöö ööeeeeôô ôô^̂̂̂²²²²ÚÚÚÚôô ôôààààøø øø]]]]ÖÖÖÖ****$$$$nnnnûû ûû____øø øø^̂̂̂ááááôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$qqqqôô ôônnnnûû ûûÜÜÜÜ((((eeeeôô ôôŠŠŠŠûûûûÜÜÜÜôô ôô]]]]²²²²ôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$uuuuûû ûûÛÛÛÛFFFFààààôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$uuuuôô ôônnnnûû ûûÜÜÜÜ
HADISAI ARBA'IN DAGA MANZON ALLAH
‘‘‘‘××××oooo]]]]²²²²iiiiÃÃÃÃ^̂̂̂ÖÖÖÖooooÂÂÂÂ××××nnnnääääæææ扉‰‰××××ÜÜÜÜ TSIRA DA AMINCHI SU
KARA TABBATA A GARESHI
(1) An karbo daga Abu Huraira …•³o]²Â³ßä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$æø]uô‚øé÷‘ø×$o]²öÂø×ønûäôÂø*û†÷]
Wanda duk yayi min salati daya Allah ˆæqØ zai yi masa salati
goma. (Sahih Muslim ,Littafi 1, Shafi Na 166 Hadisi Na 912 )
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(2) An karbo daga Abdullahi dan Mas'ud …•o]²Âßä Allah ˆæqØ
ya kara yarda a gareshi ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
]*æûÖøo]Öß$^ŒôeôoûmøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèô]*Òû%ø†öâöÜûÂø×øo$‘ø¡øé÷
Mafi kusanci gareni ranar alkiyama sune masu yawaita salati a
gareni.(Sunan Tirmizi ,Littafi 1, Shafi Na 64,Hadisi Na 474)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(3) Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$‘ø¡øé÷‘ø×$o]²Âø×ønûäôÂø*û†÷]æøÒöjôgøÖøäöÂø*û†öuøŠøßø^lõ1
eeeeôô ôôŠŠŠŠûûûûÜÜÜÜôô ôô]]]]²²²²ôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$uuuuûû ûûÛÛÛÛFFFFààààôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$uuuuôô ôônnnnûû ûûÜÜÜÜ
]]]]ÖÖÖÖ’’’’ùùùù××××FFFFççççééééöö ööææææøø øø]]]]ÖÖÖÖŠŠŠŠ$$$$¡¡¡¡ÝÝÝÝöö ööÂÂÂÂøø øø××××øø øønnnnûû ûûÔÔÔÔøøøømmmmøø øø^̂̂̂…………øø øø‰‰‰‰öö ööççççûû ûûÙÙÙÙøø øø]]]]²²²²
ALBARKAR SALATI DA SALAMI
GA SAYYIDINA SHUGABAN HALITTA
‘×ùo]²iÃ^ÖFoÂ×näæ�Öäæ‰×ùÜ
W a n d a y a r u b u t a w a n n a n l i t t a f i s h i n e , S h e h i n D a r i k a ,
Ameer-e-Ahl-e-Sunnah, Shugaban Dawat-e-Islami, Sheikh Maulana
Muhammad ILyas Attar Al-Qadiri Al-Radabi ya rubuta shine da yaren
Urdu.
Translation Majlis (Dawat-e-Islami) suka fassara shi zuwa yaren Hausa.Idan
an ga wani kuskure a wajen ita kanta fassarar ko wajen rubutu a sanarwa
Translation Majlis Domin samun lada a wajen Allah Ubangiji ˆæqØ .
Wanda Suka Gabatar Muku
Translation Majlis (Dawat-e-Islami)
International Madani Markaz Faizan-e-Madina,Mohalla Sodagran,Old Sabzi
Mandi,Baab-ul-Madina,Karachi,Pakistan.
92-21-4921389-90-91
234-64-987985
]]]]øø øøÖÖÖÖûû ûûvvvvøø øøÛÛÛÛûû ûû‚‚‚‚öö ööÖÖÖÖôô ôô××××####ääääôô ôô…………øø øøhhhh((((]]]]ÖÖÖÖûû ûûÃÃÃÃøø øø^̂̂̂ÖÖÖÖøø øøÛÛÛÛôô ôônnnnûû ûûààààøø øøææææøø øø]]]]ÖÖÖÖ’’’’$$$$××××FFFFççççééééöö ööææææøø øø]]]]ÖÖÖÖŠŠŠŠ$$$$¡¡¡¡ÝÝÝÝöö ööÂÂÂÂøø øø××××FFFFoooo‰‰‰‰øø øønnnn((((‚‚‚‚ôô ôô]]]]ÖÖÖÖûû ûûÛÛÛÛöö öö††††ûû ûû‰‰‰‰øø øø××××ôô ôônnnnûû ûûààààûû ûû
]]]]****ÚÚÚÚ$$$$^̂̂̂eeeeøø øøÃÃÃÃûû ûû‚‚‚‚öö öö====ÊÊÊÊøø øø^̂̂̂øø øøÂÂÂÂöö ööççççûû ûûƒƒƒƒöö ööeeeeôô ôô^̂̂̂²²²²ÚÚÚÚôô ôôààààøø øø]]]]ÖÖÖÖ****$$$$nnnnûû ûû____øø øø^̂̂̂ááááôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$qqqqôô ôônnnnûû ûûÜÜÜÜ((((eeeeôô ôôŠŠŠŠûûûûÜÜÜÜôô ôô]]]]²²²²ôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$uuuuûû ûûÛÛÛÛFFFFààààôô ôô]]]]ÖÖÖÖ††††$$$$uuuuôô ôônnnnûû ûûÜÜÜÜ
HADISAI ARBA'IN DAGA MANZON ALLAH
‘‘‘‘××××oooo]]]]²²²²iiiiÃÃÃÃ^̂̂̂ÖÖÖÖooooÂÂÂÂ××××nnnnääääæææ扉‰‰××××ÜÜÜÜ TSIRA DA AMINCHI SU
KARA TABBATA A GARESHI
(1) An karbo daga Abu Huraira …•³o]²Â³ßä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$æø]uô‚øé÷‘ø×$o]²öÂø×ønûäôÂø*û†÷]
Wanda duk yayi min salati daya Allah ˆæqØ zai yi masa salati
goma. (Sahih Muslim ,Littafi 1, Shafi Na 166 Hadisi Na 912 )
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(2) An karbo daga Abdullahi dan Mas'ud …•o]²Âßä Allah ˆæqØ
ya kara yarda a gareshi ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
]*æûÖøo]Öß$^ŒôeôoûmøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèô]*Òû%ø†öâöÜûÂø×øo$‘ø¡øé÷
Mafi kusanci gareni ranar alkiyama sune masu yawaita salati a
gareni.(Sunan Tirmizi ,Littafi 1, Shafi Na 64,Hadisi Na 474)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(3) Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$‘ø¡øé÷‘ø×$o]²Âø×ønûäôÂø*û†÷]æøÒöjôgøÖøäöÂø*û†öuøŠøßø^lõ
2
Wanda ya yi min salati daya Allah ˆæqØ zai yi masa salati goma
za'a rubuta masa kyawawan aiki goma. (Sunan Tirmizi,Littafi 1,Hadisi Na 484)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(4) An karbo daga Abdullahi dan Amir dan Rabi'ata …•³o]²Â³ß³ä
Allah ³ˆæqØ ya kara yarda a garesu ya ce: Manzon Allah "# tsira
da amincin Allah ˆæqØ su kara tabbata a gareshi ya ce:
Úø^ÚôàûÚöŠû×ôÜõmö’ø×(oûÂø×øo$(]ôŸ$‘ø×$kûÂø×ønûäô]ÖûÛø¡øñôÓøèöÚø^‘ø×$oÂø×øo$(Êø×ûnöÏôØ$]ÖûÃøfû‚öÚôàûƒÖôÔø]*æûÖônöÓû%ô†û
Babu wani musulmi da zai yi salati a gareni face Mala'iku sun yi
masa salati matukar yayi min salati, zabi yana ga mutum ya yi min
kadan ko mai yawa.(Sunan Ibn Maja,Littafi 1,Shafi Na 65,Hadisi Na 907)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(5) An karbo daga Fadalah dan Ubayd …•³o]²Âßä Allah ya kara
masa yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ji wani mutum yana addu'a
a sallah bai yiwa Allah ³³³³³³³ˆæq³³³³³Ø kirari ba sannan bai yi salati ga
Manzon Allah "# ba, sai Manzon Allah "# ya ce: "Kayi gaggawa
ya kai mai addu'a" sannan Manzon Allah "# ya karantar dashi,
Manzon Allah "# yaji kuma wani mutum yana addu'a ya yiwa
Allah"# kirari sannan ya gode masa, sannan ya yi wa Manzon
Allah "# salati sai Manzon Allah "# ya ce: "Roki a amsamaka,
tambayi a baka". (Sunan Nisa'I,Shafi Na 2171,Hadisi Na 1285)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(6) An karbo daga Abdullahi dan Abi Dalhata daga mahaifinsa
…•³o]²Â³ßãÛ^ Allah ³ˆæqØ ya karamusu yarda, ya ce:hakika Manzon
Allah "# ya zo wata rana yana mai murmushi ya ce:
Ÿ$‘ø×$nûkø �ô ]ôÞ$äöqø^ðøÞôoûqôfû†ômûØöÊøÏø^ÙV]*Úø^mö†û•ônûÔømø^ÚövøÛù‚ö=]*áûŸmö’ø×(oøÂø×ønûÔø]*uø‚ºÚôàû].Ú$jôÔø
Ÿ$‰ø×$ÛûköÂø×ønûäôÂø*û†÷] �ô Âø×ønûäôÂø*û†÷]æøŸømöŠø×(ÜöÂø×ønûÔø]*uø‚ºÚôàû].Ú$jôÔø
Hakika Mala'ika Jibrilu yazo wajena sai yace bana yardar dakai ba
ya Manzon Allah"# akan ba wani daya daga al'umarka da zai yi
maka salati daya face ni kuma nayi masa salati goma.
(Sunan Nisa'I,Littafi 1,Shafi Na 2181,Hadisi Na 1296)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(7) An karbo daga Anas dan Malik …•³³o]²Â³ß³ä Allah ³³ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$‘ø¡øé÷æø]uô‚øé÷‘ø×$o]²Âø×ønûäôÂø*û†ø‘ø×øç]lõ(æøuö_$kûÂøßûäöøÂ*û†öìø_ônûòø^lõ(æø…öÊôÃøkû
ÖøäXÂø*û†öPø…øqø^lõ
Wanda duk yayi min salati daya Allah ˆæqØ zai yi masa salati
goma kuma za'a kankare masa zunubi goma za'a daga darajarsa
hawa goma. (Sunan Nisa'I,Littafi 1,Shafi Na 2181, Hadisi Na 1297)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(8) An karbo daga Anas dan Maliku …•³³o]²Â³ß³ä Allah ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
ÚøàûƒöÒô†ølûÂôßû‚øåøÊø×ûnö’øØ(Âø×øo$(æøÚøàû‘ø×$oÂø×øo$Úø†$é÷‘ø×$o]²Âø×ønûäôeôãø^Âø*û†÷]
Duk wanda ka ambace ni a wurinsa yayi min salati, wanda yayi
min salati Allah zai yi salati masa goma.
(At'targhib Wat'tarhib,Littafi 2,Shafi Na 323)
3
Wanda ya yi min salati daya Allah ˆæqØ zai yi masa salati goma
za'a rubuta masa kyawawan aiki goma. (Sunan Tirmizi,Littafi 1,Hadisi Na 484)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(4) An karbo daga Abdullahi dan Amir dan Rabi'ata …•³o]²Â³ß³ä
Allah ³ˆæqØ ya kara yarda a garesu ya ce: Manzon Allah "# tsira
da amincin Allah ˆæqØ su kara tabbata a gareshi ya ce:
Úø^ÚôàûÚöŠû×ôÜõmö’ø×(oûÂø×øo$(]ôŸ$‘ø×$kûÂø×ønûäô]ÖûÛø¡øñôÓøèöÚø^‘ø×$oÂø×øo$(Êø×ûnöÏôØ$]ÖûÃøfû‚öÚôàûƒÖôÔø]*æûÖônöÓû%ô†û
Babu wani musulmi da zai yi salati a gareni face Mala'iku sun yi
masa salati matukar yayi min salati, zabi yana ga mutum ya yi min
kadan ko mai yawa.(Sunan Ibn Maja,Littafi 1,Shafi Na 65,Hadisi Na 907)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(5) An karbo daga Fadalah dan Ubayd …•³o]²Âßä Allah ya kara
masa yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ji wani mutum yana addu'a
a sallah bai yiwa Allah ³³³³³³³ˆæq³³³³³Ø kirari ba sannan bai yi salati ga
Manzon Allah "# ba, sai Manzon Allah "# ya ce: "Kayi gaggawa
ya kai mai addu'a" sannan Manzon Allah "# ya karantar dashi,
Manzon Allah "# yaji kuma wani mutum yana addu'a ya yiwa
Allah"# kirari sannan ya gode masa, sannan ya yi wa Manzon
Allah "# salati sai Manzon Allah "# ya ce: "Roki a amsamaka,
tambayi a baka". (Sunan Nisa'I,Shafi Na 2171,Hadisi Na 1285)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(6) An karbo daga Abdullahi dan Abi Dalhata daga mahaifinsa
…•³o]²Â³ßãÛ^ Allah ³ˆæqØ ya karamusu yarda, ya ce:hakika Manzon
Allah "# ya zo wata rana yana mai murmushi ya ce:
Ÿ$‘ø×$nûkø �ô ]ôÞ$äöqø^ðøÞôoûqôfû†ômûØöÊøÏø^ÙV]*Úø^mö†û•ônûÔømø^ÚövøÛù‚ö=]*áûŸmö’ø×(oøÂø×ønûÔø]*uø‚ºÚôàû].Ú$jôÔø
Ÿ$‰ø×$ÛûköÂø×ønûäôÂø*û†÷] �ô Âø×ønûäôÂø*û†÷]æøŸømöŠø×(ÜöÂø×ønûÔø]*uø‚ºÚôàû].Ú$jôÔø
Hakika Mala'ika Jibrilu yazo wajena sai yace bana yardar dakai ba
ya Manzon Allah"# akan ba wani daya daga al'umarka da zai yi
maka salati daya face ni kuma nayi masa salati goma.
(Sunan Nisa'I,Littafi 1,Shafi Na 2181,Hadisi Na 1296)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(7) An karbo daga Anas dan Malik …•³³o]²Â³ß³ä Allah ³³ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$‘ø¡øé÷æø]uô‚øé÷‘ø×$o]²Âø×ønûäôÂø*û†ø‘ø×øç]lõ(æøuö_$kûÂøßûäöøÂ*û†öìø_ônûòø^lõ(æø…öÊôÃøkû
ÖøäXÂø*û†öPø…øqø^lõ
Wanda duk yayi min salati daya Allah ˆæqØ zai yi masa salati
goma kuma za'a kankare masa zunubi goma za'a daga darajarsa
hawa goma. (Sunan Nisa'I,Littafi 1,Shafi Na 2181, Hadisi Na 1297)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(8) An karbo daga Anas dan Maliku …•³³o]²Â³ß³ä Allah ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
ÚøàûƒöÒô†ølûÂôßû‚øåøÊø×ûnö’øØ(Âø×øo$(æøÚøàû‘ø×$oÂø×øo$Úø†$é÷‘ø×$o]²Âø×ønûäôeôãø^Âø*û†÷]
Duk wanda ka ambace ni a wurinsa yayi min salati, wanda yayi
min salati Allah zai yi salati masa goma.
(At'targhib Wat'tarhib,Littafi 2,Shafi Na 323)
4
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(9) An karbo daga Anas dan Maliku …•³o]²Â³ßä Allah ³ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$‘ø¡øé÷æø]uô‚øé÷‘ø×$o]²Âø×ønûäôeôãø^Âø*û†÷](Úøàû‘ø×$oÂø×øo$Âø*û†÷]‘ø×$o]²Âø×ønûäôÚô^ñøè÷(æø
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$Úô^ñøè÷Òøjøgø]²ÖøäXeønûàøÂønûßønûäôeø†ø]ðøé÷Úôàø]Öß(Ëø^Ñôæøeø†ø]ðøé÷Úôàø]Öß$^…ô(æø]*‰ûÓøßøäö]²møçûÝø
]ÖûÏônø^ÚøèôÚøÄø]Ö*%ãø‚ø]ðô
Wanda duk yayi min salati daya Ubangiji ˆæqØ zai yi masa goma
wanda kuwa yayi min dari za'a rubuta a tsakani idanuwansa cewa
wannan mutumin ya kubuta daga munafurci san nan ya kubuta
daga wuta kuma masaukinsa ranar Alkiyama na cikin shahidai.
(Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 252,Hadisi Na 17298)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(10) An ruwaito daga Anas …•³o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara masa
yarda ya ce: Manzon Allah"# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÊôoûmøçûÝõ]*ÖûÌøÚø†$éõÖøÜûmøÛökûuøjùomø†øpÚøÏûÃø‚øåöÚôàø]Öûrøß$èô
Wanda duk yayi salati a rana dubu daya a gareni bazai mutuba har
sai yaga masaukinsa a Aljanna. (At'targhib Wat'tarhib,Littafi 2,Shafi Na 327)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(11) An karbo daga Abi Kahilin …•³³o]²Â³³ß³³ä Allah ya kara masa
yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
Öøo$Òø^áø �ô mø^]*eø^Òø^âôØõ=Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÒöØ$møçûÝõ$ø¡'øÚø†$]lõ(æøÒöØ$Öønû×øèõ$ø¡'øÚø†$]lõuöf&^æøZøçûÎ÷^
uøÏ&^Âø×øo]²]*áûmøÇûËô†øÖøäöƒöÞöçûeøäöiô×ûÔø]Ö×$nû×øèøæƒøÖôÔø]ÖûnøçûÝø
Ya kai Abi Khahilin, duk wanda yayi min salati ko wanne wuni
guda uku sa'an nan da daddare ma guda uku saboda son dayake
min da bege a gareni , tabbas Ubangiji mai girma da daukaka zai
gafarta masa zunubansa na wannan rana da wannan dare.
(At'targhib Wat'tarhib,Littafi 2,Shafi Na 327)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(12) An karbo hadisi daga Hassan dan Aliyu dan Abi dhalib
…•³o]²Â³ß³ä daga mahaifinsa Allah yakara musu yarda baki daya,ya
ce:Manzon Allah "# ya ce:
uønû&öÚø^ÒößûjöÜûÊø’ø×%çû]Âø×øo$Êøô̂á$‘ø¡øiôÓöÜûiøfû×öÇößôoû
Duk inda kuke kuyi min salati domin salatin ku zai isa gareni.
(Mu'ajim-ul- Kabir,Littafi 3,Shafi Na 82,Hadisi Na 2729)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(13) An karbo daga Mujahid …•o]²Âßä Allah ya kara masa yarda
ya ce:Manzon Allah "# tsira da aminci su kara tabbata a gare shi
ya ce:
Þ$ÓöÜûiöÃû†ö•öçûáøÂø×øo$eô*̂‰ûÛø^ñôÓöÜûæø‰ônûÛø^ñôÓöÜûÊø*̂uûŠôßöç]Ö’$¡éøÂø×øo$ �ô
Hakika ana bijiro min da sunayenku da kamaninku a gare ni ku
kyautata salati a gareni. (Musan'nif AbdurRazzaq,Littafi 2, Shafi Na 140,Hadisi 3116 )
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(14) An karbo Hadisi daga Abdulrahaman dan Auf …•³³o]²Â³ß³³ä
Allah ya kara yarda a gareshi yace Manzon Allah"# ya fito izuwa
dan uwansa (Abdulrahaman dan Auf) ya shiga gare shi sannan ya
5
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(9) An karbo daga Anas dan Maliku …•³o]²Â³ßä Allah ³ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$‘ø¡øé÷æø]uô‚øé÷‘ø×$o]²Âø×ønûäôeôãø^Âø*û†÷](Úøàû‘ø×$oÂø×øo$Âø*û†÷]‘ø×$o]²Âø×ønûäôÚô^ñøè÷(æø
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$Úô^ñøè÷Òøjøgø]²ÖøäXeønûàøÂønûßønûäôeø†ø]ðøé÷Úôàø]Öß(Ëø^Ñôæøeø†ø]ðøé÷Úôàø]Öß$^…ô(æø]*‰ûÓøßøäö]²møçûÝø
]ÖûÏônø^ÚøèôÚøÄø]Ö*%ãø‚ø]ðô
Wanda duk yayi min salati daya Ubangiji ˆæqØ zai yi masa goma
wanda kuwa yayi min dari za'a rubuta a tsakani idanuwansa cewa
wannan mutumin ya kubuta daga munafurci san nan ya kubuta
daga wuta kuma masaukinsa ranar Alkiyama na cikin shahidai.
(Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 252,Hadisi Na 17298)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(10) An ruwaito daga Anas …•³o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara masa
yarda ya ce: Manzon Allah"# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÊôoûmøçûÝõ]*ÖûÌøÚø†$éõÖøÜûmøÛökûuøjùomø†øpÚøÏûÃø‚øåöÚôàø]Öûrøß$èô
Wanda duk yayi salati a rana dubu daya a gareni bazai mutuba har
sai yaga masaukinsa a Aljanna. (At'targhib Wat'tarhib,Littafi 2,Shafi Na 327)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(11) An karbo daga Abi Kahilin …•³³o]²Â³³ß³³ä Allah ya kara masa
yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
Öøo$Òø^áø �ô mø^]*eø^Òø^âôØõ=Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÒöØ$møçûÝõ$ø¡'øÚø†$]lõ(æøÒöØ$Öønû×øèõ$ø¡'øÚø†$]lõuöf&^æøZøçûÎ÷^
uøÏ&^Âø×øo]²]*áûmøÇûËô†øÖøäöƒöÞöçûeøäöiô×ûÔø]Ö×$nû×øèøæƒøÖôÔø]ÖûnøçûÝø
Ya kai Abi Khahilin, duk wanda yayi min salati ko wanne wuni
guda uku sa'an nan da daddare ma guda uku saboda son dayake
min da bege a gareni , tabbas Ubangiji mai girma da daukaka zai
gafarta masa zunubansa na wannan rana da wannan dare.
(At'targhib Wat'tarhib,Littafi 2,Shafi Na 327)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(12) An karbo hadisi daga Hassan dan Aliyu dan Abi dhalib
…•³o]²Â³ß³ä daga mahaifinsa Allah yakara musu yarda baki daya,ya
ce:Manzon Allah "# ya ce:
uønû&öÚø^ÒößûjöÜûÊø’ø×%çû]Âø×øo$Êøô̂á$‘ø¡øiôÓöÜûiøfû×öÇößôoû
Duk inda kuke kuyi min salati domin salatin ku zai isa gareni.
(Mu'ajim-ul- Kabir,Littafi 3,Shafi Na 82,Hadisi Na 2729)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(13) An karbo daga Mujahid …•o]²Âßä Allah ya kara masa yarda
ya ce:Manzon Allah "# tsira da aminci su kara tabbata a gare shi
ya ce:
Þ$ÓöÜûiöÃû†ö•öçûáøÂø×øo$eô*̂‰ûÛø^ñôÓöÜûæø‰ônûÛø^ñôÓöÜûÊø*̂uûŠôßöç]Ö’$¡éøÂø×øo$ �ô
Hakika ana bijiro min da sunayenku da kamaninku a gare ni ku
kyautata salati a gareni. (Musan'nif AbdurRazzaq,Littafi 2, Shafi Na 140,Hadisi 3116 )
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(14) An karbo Hadisi daga Abdulrahaman dan Auf …•³³o]²Â³ß³³ä
Allah ya kara yarda a gareshi yace Manzon Allah"# ya fito izuwa
dan uwansa (Abdulrahaman dan Auf) ya shiga gare shi sannan ya
6
fuskanci Alkibla yayi sujada ya kuma dade a sujudar tasa har
mukayi zaton ko Allah ³³³³³³³³ˆæq³³³³³Ø ya karbi ran Manzon Allah"#
saboda dadewarsa a sujuda Manzon Allah "# ya dago da kansa
daga sujjada ya zauna ya dago kansa yace: " me nene sha'aninka
(Saboda ganin yadda muka damu) sai Abdulrahaman dan Auf …•o
]²Â³ß³³ä ya ceV " sujjadar da kayi ce mai tsayi har muka zaci ko Allah
³³ˆæqØ ya karbi ranka",. Manzon Allah "# ya ceV Mala'ika Jibiru ne
Alaihissalamu ya zo min tare da bushara daga wajen Ubangiji mai
girma da daukaka cewa " duk wanda yayi maka salati nima zan
masa salati, wanda duk yayi ma salllama ni ma zan masa sallama"
shi yasa nayi sujuda dan godiya ga Ubangijina ˆæqØ .
(Musnad Imam Ahmad,Littafi 1,Shafi Na 407,Hadisi 1664)
(15) An karbo daga Dufai'lu dan Ubaiyu dan Ka'ab …•³³o]²Â³ß³ä
Allah ya kara yarda a garesu ya ce:Manzon Allah "# ya ce: " idan
kashi daya daga uku na dare ya tafi sai yace: yaku mutane ku
yawaita ambaton Allah ³ˆæqØ da gargadi yace:gargadi nake muku
wanda take a cikinsa mutuwa ta zo muku da abin da yake cikin ta
na wa'azantarwa,Ubaiyu dan Ka'ab …•³³³o]²Â³³ß³³³³ä ya ce: yaya zan
bada kyautar salatina a gareka sai Annabi "# ya ce: duk inda
kaso sai yace zan bada daya bisa hudu sai Annabi "# ya ce:
yanda kaso inda zaka kara da ya fi a gareka sai Ka'abu …•³o]²Â³ß³ä
yace to zan bada rabi sai Annabi "# ya ce: yanda kaso inda zaka
kara daya fi Alheri a gareka sai ya ce na kasa kashi biyu na baka
daya na rike daya sai Annabi"# ya ce: yanda kaso da zaka kara
daya fi Alheri a gareka Ubaiyu yace zan baka kyautar salatina
gaba daya a sai Allah ³³³³ˆæq³³Ø zai tafiyar dadukkan bakin cikinka
kuma zai gafarta zunubanka baki daya. (Sunan Tirmizi,Littafi 4,Shafi Na
207,Hadisi Na 2465)
(16) An karbo daga Abdulrahman dan Auf …•o]²Âßä Allah ˆæqØ
ya kara masa yada ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
øÚûà‘ø×$oÂø×øo$uônûàømö’ûfôxöÂø*û†÷](æøuônûàømöÛûŠôoûÂø*û†÷]]*Pû…øÒøjûäöZøËø^ÂøjôoûmøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèô
Wanda yayi min salati goma da safe, sannan yayi min goma da
yamma ceto na zai riskeshi a ranar alkiyama.
(Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 163, Hadisi Na 17022)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(17) An karbo daga Abu Huraira …•³o]²Â³ßä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
]*Òû%ô†öæ]]Ö’$¡éøÂø×øo$(Êøô̂á$‘ø¡iøÓöÜûÂø×øo$‡øÒø^éºÖøÓöÜû
Ku yawaita salati a gareni domin salatinku gareni zakkace a
gareku (ma'ana kankarar zunubanku ne).
(Musnad Abi Ya'la,Littafi 5,Shafi Na 458,Hadisi Na 6383)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(18) An karbo daga Anas dan Malik …•³³o]²Â³³ß³³ä ya ce:Manzon
Allah "# ya ce:
Úø^ÚôàûÂøfû‚ømûàôÚöjøvø^e$nûàôÊôoû]²møŠûjøÏûfôØö]*uø‚øâöÛø^‘ø^uôføäöÊønö’ø^Êôvøäö(æømö’ø×(nø^áôôÂø×øo]Öß$fôo(‘ø×$o]²
7
fuskanci Alkibla yayi sujada ya kuma dade a sujudar tasa har
mukayi zaton ko Allah ³³³³³³³³ˆæq³³³³³Ø ya karbi ran Manzon Allah"#
saboda dadewarsa a sujuda Manzon Allah "# ya dago da kansa
daga sujjada ya zauna ya dago kansa yace: " me nene sha'aninka
(Saboda ganin yadda muka damu) sai Abdulrahaman dan Auf …•o
]²Â³ß³³ä ya ceV " sujjadar da kayi ce mai tsayi har muka zaci ko Allah
³³ˆæqØ ya karbi ranka",. Manzon Allah "# ya ceV Mala'ika Jibiru ne
Alaihissalamu ya zo min tare da bushara daga wajen Ubangiji mai
girma da daukaka cewa " duk wanda yayi maka salati nima zan
masa salati, wanda duk yayi ma salllama ni ma zan masa sallama"
shi yasa nayi sujuda dan godiya ga Ubangijina ˆæqØ .
(Musnad Imam Ahmad,Littafi 1,Shafi Na 407,Hadisi 1664)
(15) An karbo daga Dufai'lu dan Ubaiyu dan Ka'ab …•³³o]²Â³ß³ä
Allah ya kara yarda a garesu ya ce:Manzon Allah "# ya ce: " idan
kashi daya daga uku na dare ya tafi sai yace: yaku mutane ku
yawaita ambaton Allah ³ˆæqØ da gargadi yace:gargadi nake muku
wanda take a cikinsa mutuwa ta zo muku da abin da yake cikin ta
na wa'azantarwa,Ubaiyu dan Ka'ab …•³³³o]²Â³³ß³³³³ä ya ce: yaya zan
bada kyautar salatina a gareka sai Annabi "# ya ce: duk inda
kaso sai yace zan bada daya bisa hudu sai Annabi "# ya ce:
yanda kaso inda zaka kara da ya fi a gareka sai Ka'abu …•³o]²Â³ß³ä
yace to zan bada rabi sai Annabi "# ya ce: yanda kaso inda zaka
kara daya fi Alheri a gareka sai ya ce na kasa kashi biyu na baka
daya na rike daya sai Annabi"# ya ce: yanda kaso da zaka kara
daya fi Alheri a gareka Ubaiyu yace zan baka kyautar salatina
gaba daya a sai Allah ³³³³ˆæq³³Ø zai tafiyar dadukkan bakin cikinka
kuma zai gafarta zunubanka baki daya. (Sunan Tirmizi,Littafi 4,Shafi Na
207,Hadisi Na 2465)
(16) An karbo daga Abdulrahman dan Auf …•o]²Âßä Allah ˆæqØ
ya kara masa yada ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
øÚûà‘ø×$oÂø×øo$uônûàømö’ûfôxöÂø*û†÷](æøuônûàømöÛûŠôoûÂø*û†÷]]*Pû…øÒøjûäöZøËø^ÂøjôoûmøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèô
Wanda yayi min salati goma da safe, sannan yayi min goma da
yamma ceto na zai riskeshi a ranar alkiyama.
(Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 163, Hadisi Na 17022)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(17) An karbo daga Abu Huraira …•³o]²Â³ßä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
]*Òû%ô†öæ]]Ö’$¡éøÂø×øo$(Êøô̂á$‘ø¡iøÓöÜûÂø×øo$‡øÒø^éºÖøÓöÜû
Ku yawaita salati a gareni domin salatinku gareni zakkace a
gareku (ma'ana kankarar zunubanku ne).
(Musnad Abi Ya'la,Littafi 5,Shafi Na 458,Hadisi Na 6383)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(18) An karbo daga Anas dan Malik …•³³o]²Â³³ß³³ä ya ce:Manzon
Allah "# ya ce:
Úø^ÚôàûÂøfû‚ømûàôÚöjøvø^e$nûàôÊôoû]²møŠûjøÏûfôØö]*uø‚øâöÛø^‘ø^uôføäöÊønö’ø^Êôvøäö(æømö’ø×(nø^áôôÂø×øo]Öß$fôo(‘ø×$o]²
8
Âø×ønûäôæø`Öôäæø‰ø×ùÜ]ôŸ$ÖøÜûmøËûjô†øÎø^uøj$oiöÇûËø†øƒöÞöçûeöãöÛø^Úø^iøÏø‚(ÝøÚôßûãø^æøÚø^i*̂ì$†ø
Babu wasu daga bayi guda biyu da zasuyi soyayya dan Allah
ˆæqØ sannan dayansu zai fuskanto suyi musabaha su gaisa da
hannu kuma suyi min salati face Allah "# ya gafarta zunubansu
baki daya wanda suka gabatar da wanda suka jinkirta.
(Musnad Abi Ya'ala,Littafi 3,Shafi Na 95,Hadisi Na 2951)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(19) An karbo daga Ruwaifi'u dan Sabit …•³o]²Âßä Allah ˆæqØ
ya kara yarda a gare shi daga Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÚövøÛ$‚õ(æøÎø^Ùø Wanda yayi min salati sannan ya ce:
]]]]øø øøÖÖÖÖ××××ùù ùùããããöö ööÜÜÜÜ$$$$]]]]****ÞÞÞÞûû ûûˆ̂̂̂ôô ôôÖÖÖÖûû ûûääääöö öö]]]]ÖÖÖÖûû ûûÛÛÛÛøø øøÏÏÏÏûû ûûÃÃÃÃøø øø‚‚‚‚øø øø]]]]ÖÖÖÖûû ûûÛÛÛÛöö ööÏÏÏÏøø øø††††$$$$hhhhøøøøÂÂÂÂôô ôôßßßßûû ûû‚‚‚‚øø øøÕÕÕÕøøøømmmmøø øøççççûû ûûÝÝÝÝøø øø]]]]ÖÖÖÖûû ûûÏÏÏÏôô ôônnnnøø øø^̂̂̂ÚÚÚÚøø øøèèèèôô ôô((((
æøqøføkûÖøäöZøËø^Âøjôoû Ceto na ya wajaba a gareshi.
(Mu'ajim-ul- Ausat,Littafi 2,Shafi Na 279,Hadisi Na 3285)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(20) An karbo daga Abu Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÊôoûÒôjø^hõÖøÜûiøø̂Ùô]ÖûÛø¡øñôÓøèöiøŠûjøÇûËô†öÖøäöÚø^Pø]Ýø]‰ûÛôoûÊôoûƒøÖôÔø]ÖûÓôjø^hô Duk wanda ya rubuta salati na a littafi, mala'iku ba zasu gushe ba
suna nemar masa gafara matukar salatina yana littafin.
(Mu'ajim-ul- Ausat,Littafi 1,Shafi Na 497,Hadisi Na 1835)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(21) An karbo Hadisi daga Anas dan Malik …•³³³³o]²Â³³ß³³³³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
áû]*Þûrø^ÒöÜûmøçûÝø]ÖûÏônø^ÚøèôÚôàû]*âûçø]Öôãø^æøÚøçø]›ôßôãø^(]*Òû%ø†öÒöÜûÂø×øo$‘ø¡é÷ÊôoûPø]…ô]Ö‚%Þûnø^ �ô mø^]*m%ãø^]Öß$^Œö
Yaku mutane :wandanda zasu sami saukin hisabi da saukin
wahalar ranar Alkiyama to, sune wadanda suka fiye yimin salati a
duniya. (Firddaus-ul-Akhbaar,Littafi 2,Shafi Na471,Hadisi Na 8210)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(22) An karbo daga Hassan dan Aliyu dan Abi dalib …•o]²Âßä
Allah ˆæqØ ya kara musu yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
]*Òû%ô†öæ]]Ö’$¡éøÂø×øo$Êøô̂á$‘ø¡iøÓöÜûÂø×øo$ÚøÇûËô†øéºÖô„öÞöçûeôÓöÜû
Ku yawaita salati a gareni domin salatin ku a gare kaffarace
gareku ga zunubanku (Jami'us-Sagir,littafi 2,Shafi Na 112,Hadisi Na 1406)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(23) An karbo Hadisi daga Sayyidina Aliyu dan Abi dalib
…•o]²Âßä ya ce:Manzon Allah "# ya kasance yana cewa:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$‘ø¡é÷Òøjøgø]²ÖøäöÎônû†ø]›÷^æø]ÖûÏônû†ø]½öÚô%ûØö].uö‚õ
Wanda duk yayi min salati za'a rubuta masa yankin lada (kiradi),
shi yankin lada kamar dutsen uhudu yake.
(Musan'nif AbdurRazzaq,Littafi 1,Shafi Na 40,Hadisi Na 153)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(24) An karbo daga Ammaru dan Yassir …•³³o]²Â³ß³³ä yana daga
abinda yake ce wa Manzon Allah "# ya ce:
Ÿ$]*eû×øÇøßôoû �ô ÖøomøçûÝô]ÖûÏônø^Úøèô �ô á$]²æøÒ$ØøeôÏøfû†ôpûÚø×øÓ÷^]*Âû_ø^åö]*‰ûÛø^Åø]Öûíø¡øñôÐô(Êø¡mö’ø×(oûÂø×øo$]*uø‚º �ô
9
Âø×ønûäôæø`Öôäæø‰ø×ùÜ]ôŸ$ÖøÜûmøËûjô†øÎø^uøj$oiöÇûËø†øƒöÞöçûeöãöÛø^Úø^iøÏø‚(ÝøÚôßûãø^æøÚø^i*̂ì$†ø
Babu wasu daga bayi guda biyu da zasuyi soyayya dan Allah
ˆæqØ sannan dayansu zai fuskanto suyi musabaha su gaisa da
hannu kuma suyi min salati face Allah "# ya gafarta zunubansu
baki daya wanda suka gabatar da wanda suka jinkirta.
(Musnad Abi Ya'ala,Littafi 3,Shafi Na 95,Hadisi Na 2951)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(19) An karbo daga Ruwaifi'u dan Sabit …•³o]²Âßä Allah ˆæqØ
ya kara yarda a gare shi daga Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÚövøÛ$‚õ(æøÎø^Ùø Wanda yayi min salati sannan ya ce:
]]]]øø øøÖÖÖÖ××××ùù ùùããããöö ööÜÜÜÜ$$$$]]]]****ÞÞÞÞûû ûûˆ̂̂̂ôô ôôÖÖÖÖûû ûûääääöö öö]]]]ÖÖÖÖûû ûûÛÛÛÛøø øøÏÏÏÏûû ûûÃÃÃÃøø øø‚‚‚‚øø øø]]]]ÖÖÖÖûû ûûÛÛÛÛöö ööÏÏÏÏøø øø††††$$$$hhhhøøøøÂÂÂÂôô ôôßßßßûû ûû‚‚‚‚øø øøÕÕÕÕøøøømmmmøø øøççççûû ûûÝÝÝÝøø øø]]]]ÖÖÖÖûû ûûÏÏÏÏôô ôônnnnøø øø^̂̂̂ÚÚÚÚøø øøèèèèôô ôô((((
æøqøføkûÖøäöZøËø^Âøjôoû Ceto na ya wajaba a gareshi.
(Mu'ajim-ul- Ausat,Littafi 2,Shafi Na 279,Hadisi Na 3285)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(20) An karbo daga Abu Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÊôoûÒôjø^hõÖøÜûiøø̂Ùô]ÖûÛø¡øñôÓøèöiøŠûjøÇûËô†öÖøäöÚø^Pø]Ýø]‰ûÛôoûÊôoûƒøÖôÔø]ÖûÓôjø^hô Duk wanda ya rubuta salati na a littafi, mala'iku ba zasu gushe ba
suna nemar masa gafara matukar salatina yana littafin.
(Mu'ajim-ul- Ausat,Littafi 1,Shafi Na 497,Hadisi Na 1835)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(21) An karbo Hadisi daga Anas dan Malik …•³³³³o]²Â³³ß³³³³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
áû]*Þûrø^ÒöÜûmøçûÝø]ÖûÏônø^ÚøèôÚôàû]*âûçø]Öôãø^æøÚøçø]›ôßôãø^(]*Òû%ø†öÒöÜûÂø×øo$‘ø¡é÷ÊôoûPø]…ô]Ö‚%Þûnø^ �ô mø^]*m%ãø^]Öß$^Œö
Yaku mutane :wandanda zasu sami saukin hisabi da saukin
wahalar ranar Alkiyama to, sune wadanda suka fiye yimin salati a
duniya. (Firddaus-ul-Akhbaar,Littafi 2,Shafi Na471,Hadisi Na 8210)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(22) An karbo daga Hassan dan Aliyu dan Abi dalib …•o]²Âßä
Allah ˆæqØ ya kara musu yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
]*Òû%ô†öæ]]Ö’$¡éøÂø×øo$Êøô̂á$‘ø¡iøÓöÜûÂø×øo$ÚøÇûËô†øéºÖô„öÞöçûeôÓöÜû
Ku yawaita salati a gareni domin salatin ku a gare kaffarace
gareku ga zunubanku (Jami'us-Sagir,littafi 2,Shafi Na 112,Hadisi Na 1406)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(23) An karbo Hadisi daga Sayyidina Aliyu dan Abi dalib
…•o]²Âßä ya ce:Manzon Allah "# ya kasance yana cewa:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$‘ø¡é÷Òøjøgø]²ÖøäöÎônû†ø]›÷^æø]ÖûÏônû†ø]½öÚô%ûØö].uö‚õ
Wanda duk yayi min salati za'a rubuta masa yankin lada (kiradi),
shi yankin lada kamar dutsen uhudu yake.
(Musan'nif AbdurRazzaq,Littafi 1,Shafi Na 40,Hadisi Na 153)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(24) An karbo daga Ammaru dan Yassir …•³³o]²Â³ß³³ä yana daga
abinda yake ce wa Manzon Allah "# ya ce:
Ÿ$]*eû×øÇøßôoû �ô ÖøomøçûÝô]ÖûÏônø^Úøèô �ô á$]²æøÒ$ØøeôÏøfû†ôpûÚø×øÓ÷^]*Âû_ø^åö]*‰ûÛø^Åø]Öûíø¡øñôÐô(Êø¡mö’ø×(oûÂø×øo$]*uø‚º �ô
10
eô^‰ûÛôäôæø]‰ûÜô]*eônûäôâø„ø]Êö¡áöeûàöÊö¡áõÎø‚û‘ø×$oÂø×ønûÔø
Allah ˆæqØ ya wakilta Mala'ika a kabarina wanda Allah ˆæqØ ya
bawa baiwar jin maganganun duk halitta ba wani da zai yi min min
salati har sai an sanar dani sunansa da sunan mahaifinsa sai ace
wa ne dan wane yayi maka salati agareka! (Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 251, Hadisi Na 17291)
‰f³³v³³^á]² Tsarki ya tabbata ga Ubangiji ³³ˆæq³Ø ----------- mamaki
falalar masu yiwa Manzon Allah "# salati cewa an wakilata
Mala'ika guda domin isar da duk salatin da akayi wa Manzon Allah
"# tare da anbatar sunan mutum dana mahaifinsa a kabarin
Manzon Allah "# , yana daga abinda Ubangiji mai girma da
daukaka ya horewa wannan mala'ika na karfin ji ta inda yanajin
mai salatin a ko ina yake a fadin duniya, a lokaci guda, kuma baya
shagalta ga jin wani ya bar wani, kuma Ubangiji mai girma da
daukaka ya hore masa gaibun sanin sunayen masu yiwa Manzon
Allah "# salati tare da sunayen mahaifinsa,yaya kuma ga
masanin gaibun da yake fili dana boye wanda shi ya halicci
Mala'ikan da masu salatin da wanda ake yiwa salatin? Kuma tunda
Mala'ika ya iya sanin wadan nan abubuwa to yaya kuma ga
Manzon Allah "# tabbas yana gane masu yi masa salati. Kuma
zai ji rokonsu dan ya rokar musu Ubangiji ˆæqØ
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(25) An karbo daga Nana Aishatu Allah …•o]²Âßã^ ya kara mata
yarda ta ce: Manzon Allah "# ya kasance yana cewa:
Úøàû‰ø†$åö]*áûmø×ûÏøo]²ÂˆæqØÆø‚÷]…ø]•ôn÷^Êø×ûnöÓû%ô†ô]Ö’$¡éøÂø×øo$
Duk mai so ya riski Ubangiji ˆæqØ lafiya kuma ya wayi gari a
yardar Ubangiji ˆæqØ ya yawaita yi min salati.
(Firdaus-ul-Akhbaar,Littafi 2,Shafi 284,Hadisi 6083)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(26) An karbo daga Abudllahi dan Juraadu …•³³³³o]²Â³³ß³³³³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce: Manzon Allah "# yana cewa:
á$]Ö’$¡éøÂø×øo$iøÃû‚ôÙöƒø]Òö×$ä �ô uör%ç]]ÖËø†ø]ñôø̃Êøô̂Þ$ãø^]*Âû¿øÜö]*qû†÷]ÚôàûÂô*û†ômûàøÆøû̂æøéøÊôoûø‰ôfônûØô]²ÂˆæqØæø
Ku cika farillanku na (Hajji) domin cewa ita tana da lada mai girma
har tafi zuwa jihadi sau ashirin, yi min salati kuwa shima dai dai
suke wajen ladan wannan bakidaya! (Firdaus-ul-Akhbaar,Littafi 1,Shafi Na 339,Hadisi Na 2484)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(27) An karbo daga Jabir dan Abdullahi …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah"# yana cewa:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÊôûomøçûÝõÚô^ñøèøÚø†$éõÎø–øo]²ÖøäöÚô^ñøèøuø^qøèõ‰øfûÃônûàøÚôßûãø^¤ìô†øiôäôæø$ø¡$ônûàøÚôßûãø^Öô‚öÞûnø^åö
Wanda duk yayi min salati dari da wuni, Allah ˆæqØ zai biya masa
bukatunsa guda dari, saba'in a lahira talatin a duniya.
(Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi Na 255,Hadisi Na 2229)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(28) An karbo daga Abdullahi dan Abbas …•³³³o]²Â³³ß³³³ä Allah ya
11
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah"# ya ce: ÚøàûÎø^Ùø wanda ya ce:
ö( qqqqøø øøˆ̂̂̂øø øøpppp]]]]²²²²ÂÂÂÂøø øøßßßß$$$$^̂̂̂ÚÚÚÚöö öövvvvøø øøÛÛÛÛ$$$$‚‚‚‚÷÷ ÷÷]]]]ÚÚÚÚøø øø^̂̂̂ââââöö ööççççøø øø]]]]****ââââûû ûû××××öö ööääää
]*iûÃøgø‰øfûÃônûàøÒø^iôf÷^]*ÖûÌø‘øfø^|õ Mala'iku saba'in zasu rubuta ladan
kyakkyawan aiki har zuwa kwana dubu daya
(Mu'ajim-ul- Kabir,littafi 11,Shafi Na 165,Hadisi Na 11509)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(29) An karbo daga Abudllahi dan Umar da kuma Abu
Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara musu yarda suka ce: Manzon
Allah "# ya ce:
‘ø×%çûÂø×øo$(‘ø×$o]²Âø×ønûÓöÜû
Kuyimin salatin kuma Allah ˆæqØ yayi muku salati ( Rahma a
gareku). (Tafsiri Dur-e-Mansur,Sura Ahzab,Littafi Na 6)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(30) An karo daga Anas dan Malik …•o]²Âßä Allah ya kara masa
yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
ƒø]‘ø×$nûjöÜûÂø×øo]ÖûÛö†û‰ø×ônûàøÊø’ø×%çû]Âø×øo$ÚøÃøãöÜûÊøô̂Þ(oû…ø‰öçûÙºÚôàû…øh(]ÖûÃø^ÖøÛônûàø �ô
Idan kunyi wa Manzannin Allah salati, nima kuyi min salati domin
nima Manzo ne daga Allah Ubangijin talikai.
(Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi Na 256,Hadisi Na 2241)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(31) Manzon Allah "# ya ce:
ÚøàûÎø†ø]*]ÖûÏö†û`áøæøuøÛô‚ø…øh(æø‘ø×$oÂø×øo]Öß$fôo(‘ø×ùùùùùùùùùùùù$o]²iøÃø^ÖFoÂø×ønûäôæø‰ø×$Üøæø]‰ûjøÇûËø†ø…øe$äùÊøÏø‚ø›ø×øgø]Öûíønû†ø
ÚøÓø^Þøäö
Wanda duk ya karanta Al-kur'ani ya ya bi Ubangiji ˆæqØ sannan ya
yiwa Manzon Allah"# salati ya nemi gafarar Ubangiji ˆæqØ hakika
ya nemi alherin mazauninsa.(Tafsiri Dur-e-Mansur,Sura An'nas,Littafi 8)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(32) An karbo daga Abdullahi dan Umar …•³³³³³o]²Â³³³³ß³³³³³³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
‡øm(ßöçûÚørø^ÖôŠøÓöÜûeô^]Ö’$¡éôÂø×øo$Êøô̂á$‘ø¡øiøÓöÜûÂø×øo$Þöçû…ºÖøÓöÜûmøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèô
Ku kawata wajen zamanku da salati a gareni, domin salatinku a
gareni haske ne gareku ranar lahira.
(Firdaus-ul-Akhbar,Littafi 1,Shafi Na 422,Hadisi Na 3149)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(33) An karbo daga Abi Huraira …•³o]²Â³ß³ä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah"# ya ce:
]*Òû%ô†öæ]]Ö’$¡øéøÂø×øo$Êôo]Ö×$nû×øèô]Ö$̂âû†ø]ðôæø]ÖûnøçûÝô]Ÿûø‡ûâø†ô(Êøô̂á$‘ø¡øiøÓöÜûiöÃû†øšöÂø×øo$
Ku yawaita salati a gareni a daren alhamis da kuma ranar juma'a,
ku yawaita salati a gareni saboda ana sadar da shi gareni.
(Majma'uz Zawa'id,Littafi 2,Shafi Na 381, Hadisi Na 3025)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(34) An karbo daga Anas dan Malik …•³³³³³³³³o]²Â³³³³³ß³³³³³³³³³³ä Allah
ˆæqØ yakara masa yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
]*Òû%ô†öæ]Úôàø]Ö’$¡éôÂø×øo$Êô±ûmøçûÝô]ÖûröÛûÃøèô(æøÖønû×øèô]ÖûröÛöÃøèô(ÊøÛøàûÊøÃøØøƒøÖôÔøÒößûköÖôäöZøãônû‚÷]æøZø^ÊôÃ÷^møçûÝø]ÖûÏônø^Úøèõ
Ku yawaita salati a gareni ranar juma'a da kuma daren juma'a
12
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah"# ya ce: ÚøàûÎø^Ùø wanda ya ce:
ö( qqqqøø øøˆ̂̂̂øø øøpppp]]]]²²²²ÂÂÂÂøø øøßßßß$$$$^̂̂̂ÚÚÚÚöö öövvvvøø øøÛÛÛÛ$$$$‚‚‚‚÷÷ ÷÷]]]]ÚÚÚÚøø øø^̂̂̂ââââöö ööççççøø øø]]]]****ââââûû ûû××××öö ööääää
]*iûÃøgø‰øfûÃônûàøÒø^iôf÷^]*ÖûÌø‘øfø^|õ Mala'iku saba'in zasu rubuta ladan
kyakkyawan aiki har zuwa kwana dubu daya
(Mu'ajim-ul- Kabir,littafi 11,Shafi Na 165,Hadisi Na 11509)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(29) An karbo daga Abudllahi dan Umar da kuma Abu
Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara musu yarda suka ce: Manzon
Allah "# ya ce:
‘ø×%çûÂø×øo$(‘ø×$o]²Âø×ønûÓöÜû
Kuyimin salatin kuma Allah ˆæqØ yayi muku salati ( Rahma a
gareku). (Tafsiri Dur-e-Mansur,Sura Ahzab,Littafi Na 6)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(30) An karo daga Anas dan Malik …•o]²Âßä Allah ya kara masa
yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
ƒø]‘ø×$nûjöÜûÂø×øo]ÖûÛö†û‰ø×ônûàøÊø’ø×%çû]Âø×øo$ÚøÃøãöÜûÊøô̂Þ(oû…ø‰öçûÙºÚôàû…øh(]ÖûÃø^ÖøÛônûàø �ô
Idan kunyi wa Manzannin Allah salati, nima kuyi min salati domin
nima Manzo ne daga Allah Ubangijin talikai.
(Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi Na 256,Hadisi Na 2241)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(31) Manzon Allah "# ya ce:
ÚøàûÎø†ø]*]ÖûÏö†û`áøæøuøÛô‚ø…øh(æø‘ø×$oÂø×øo]Öß$fôo(‘ø×ùùùùùùùùùùùù$o]²iøÃø^ÖFoÂø×ønûäôæø‰ø×$Üøæø]‰ûjøÇûËø†ø…øe$äùÊøÏø‚ø›ø×øgø]Öûíønû†ø
ÚøÓø^Þøäö
Wanda duk ya karanta Al-kur'ani ya ya bi Ubangiji ˆæqØ sannan ya
yiwa Manzon Allah"# salati ya nemi gafarar Ubangiji ˆæqØ hakika
ya nemi alherin mazauninsa.(Tafsiri Dur-e-Mansur,Sura An'nas,Littafi 8)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(32) An karbo daga Abdullahi dan Umar …•³³³³³o]²Â³³³³ß³³³³³³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
‡øm(ßöçûÚørø^ÖôŠøÓöÜûeô^]Ö’$¡éôÂø×øo$Êøô̂á$‘ø¡øiøÓöÜûÂø×øo$Þöçû…ºÖøÓöÜûmøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèô
Ku kawata wajen zamanku da salati a gareni, domin salatinku a
gareni haske ne gareku ranar lahira.
(Firdaus-ul-Akhbar,Littafi 1,Shafi Na 422,Hadisi Na 3149)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(33) An karbo daga Abi Huraira …•³o]²Â³ß³ä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah"# ya ce:
]*Òû%ô†öæ]]Ö’$¡øéøÂø×øo$Êôo]Ö×$nû×øèô]Ö$̂âû†ø]ðôæø]ÖûnøçûÝô]Ÿûø‡ûâø†ô(Êøô̂á$‘ø¡øiøÓöÜûiöÃû†øšöÂø×øo$
Ku yawaita salati a gareni a daren alhamis da kuma ranar juma'a,
ku yawaita salati a gareni saboda ana sadar da shi gareni.
(Majma'uz Zawa'id,Littafi 2,Shafi Na 381, Hadisi Na 3025)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(34) An karbo daga Anas dan Malik …•³³³³³³³³o]²Â³³³³³ß³³³³³³³³³³ä Allah
ˆæqØ yakara masa yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
]*Òû%ô†öæ]Úôàø]Ö’$¡éôÂø×øo$Êô±ûmøçûÝô]ÖûröÛûÃøèô(æøÖønû×øèô]ÖûröÛöÃøèô(ÊøÛøàûÊøÃøØøƒøÖôÔøÒößûköÖôäöZøãônû‚÷]æøZø^ÊôÃ÷^møçûÝø]ÖûÏônø^Úøèõ
Ku yawaita salati a gareni ranar juma'a da kuma daren juma'a
13
wanda duk ya yi haka ni zanyi masa shaida, kuma zan ceceshi
ranar alkiyama. (Jami'us-Sagir,Littafi 2,Hadisi Na 1405)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(35) An karbo hadisi daga Abu Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ceVManzon Allah "# ya ceV
ƒø]Òø^áømøçûÝø]ÖûíøÛônû‹ôeøÃø&ø]²Úø¡ñôÓøè÷ÚøÃøãöÜû‘övö̺ÚôûàÊô–$èõæø]*Îû¡ÝºÚôàûƒøâøgõmøÓûjöföçûáømøçûÝø �ô
]ÖûíøÛônû‹ôæøÖønû×øèø]ÖûröÛûÃøèô]*Òû%ø†ø]Öß$^ŒôÂø×øo$‘ø¡é÷
Ya kasance idan ranar Alhamis tazo Allah ˆæqØ zai aiko da
Mala'iku a tare dasu akwai takardu na azurfa da alkalami na gwal
suna rubuta sunayen masu yimin salati ranar Alhamis da daren
juma'a a gareni. (Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi Na 250,Hadisi Na 2174)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(36) An karbo daga Abu Huraira …•³o]²Â³ß³ä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
]Ö’$¡éöÂø×øo$Þöçû…ºÂø×øo]Ö’(†ø]½ô(ÊøÛøàû‘ø×$oÂø×øo$møçûÝø]ÖûröÛöÃøèô$øÛø^ÞônûàøÚø†$é÷ÆöËô†ølûÖøäöƒöÞöçûhö$øÛø^ÞônûàôÂø^Ú&^
Salatinku a gareni haske ne a gareku bisa siradi, duk wanda ya yi
min salati ranar juma'a guda tamanin, Allah ˆæqØ zai gafarta masa
zunubansa na shekara tamanin. (Jami'us-Sagir,Littafi 4,Shafi Na 328,Hadisi 5191)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(37) An karbo daga Nana Aisha …•³o]²Â³ß`^ Allah ³ˆæqØ ya kara
mata yarda tace "Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$møç»Ýø]ÖûröÛöÃøèôÒø^ÞøkûZøËø^Âøè÷ÖøäöÂôßû‚ôpûmøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèô
Wanda ya yi min salati ranar juma'a cetonsa yana wajena ranar
lahira. (Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi Na 255,Hadisi Na 2236)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(38) An karbo daga Anas dan Malik …•³³o]²Â³ß³ä Allah ³³ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ceV Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$møçûÝø]ÖûröÛöÃøèôÚô^ñøèøÚø†$éõqø^ðømøçûÝø]ÖûÏônø^ÚøèôæøÚøÃøäöÞöçû…ºÖøçûÎöŠ(ÜøƒøÖôÔø]Öß%çû…öeønûàø]Öûíø×ûÐôÒö×(ãôÜûÖøçø‰øÃøãöÜû
Wanda duk ya yi min salati a ranar juma'a guda dari, zai zo ranar
alkiiyama a tare da shi akwai haske a tare dashi, wanda da za a
rabashi ga hallitun Allah duka ya ishe su. (Hiliyatul Auliyaa,Littafi 8,Shafi Na
49,Hadisi Na11341)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(39) An karbo hadisi daga Anas dan Malik …•³³³³o]²Â³³ß³³³³³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
á$]*Îû†øeøÓöÜûÚôß(oûmøçûÝø]ÖûÏônø^ÚôèôÊôoûÒöØ(Úøçû›ôàõ]*Òû%ø†öÒöÜûÂø×øo$‘ø¡é÷Êôo]Ö‚%Þûnø^(Úøàû‘ø×$oÂø×øo$møûçÝø]ÖûröÛöÃøèôæøÖønû×øèø �ô
]ÖûröÛöÃøèôÚô^ñøèøÚø†ùéõÎø–øo]²ÖøäöÚô^ñøèøuø^qøèõ(‰øfûÃônûàøÚôàûuøçø]ñôsø]¤ìô†øéô(æø$ø¡$ônûàøÚôàûuøçø]ñôsô]Ö‚öÞûnø^
Hakika Mafiya kusanci a gareni ranar lahira a kowane guri, sune
masu yawaita salati a gareni a duniya wanda duk yayi min salati
ranar juma'a da daren juma'a guda dari, zai samu saba'in alahira,
talatin a duniya. (Tafsiri Dur-e-Mansur,Littafi 6,Sura Ahzaab)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(40) An karbo daga Abi za'ar …•³³o]²Â³³ß³³ä Allah ³³ˆæq³Ø ya kara
masa yarda yace: Manzon Allah "# ya ce:
14
wanda duk ya yi haka ni zanyi masa shaida, kuma zan ceceshi
ranar alkiyama. (Jami'us-Sagir,Littafi 2,Hadisi Na 1405)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(35) An karbo hadisi daga Abu Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ceVManzon Allah "# ya ceV
ƒø]Òø^áømøçûÝø]ÖûíøÛônû‹ôeøÃø&ø]²Úø¡ñôÓøè÷ÚøÃøãöÜû‘övö̺ÚôûàÊô–$èõæø]*Îû¡ÝºÚôàûƒøâøgõmøÓûjöföçûáømøçûÝø �ô
]ÖûíøÛônû‹ôæøÖønû×øèø]ÖûröÛûÃøèô]*Òû%ø†ø]Öß$^ŒôÂø×øo$‘ø¡é÷
Ya kasance idan ranar Alhamis tazo Allah ˆæqØ zai aiko da
Mala'iku a tare dasu akwai takardu na azurfa da alkalami na gwal
suna rubuta sunayen masu yimin salati ranar Alhamis da daren
juma'a a gareni. (Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi Na 250,Hadisi Na 2174)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(36) An karbo daga Abu Huraira …•³o]²Â³ß³ä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
]Ö’$¡éöÂø×øo$Þöçû…ºÂø×øo]Ö’(†ø]½ô(ÊøÛøàû‘ø×$oÂø×øo$møçûÝø]ÖûröÛöÃøèô$øÛø^ÞônûàøÚø†$é÷ÆöËô†ølûÖøäöƒöÞöçûhö$øÛø^ÞônûàôÂø^Ú&^
Salatinku a gareni haske ne a gareku bisa siradi, duk wanda ya yi
min salati ranar juma'a guda tamanin, Allah ˆæqØ zai gafarta masa
zunubansa na shekara tamanin. (Jami'us-Sagir,Littafi 4,Shafi Na 328,Hadisi 5191)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(37) An karbo daga Nana Aisha …•³o]²Â³ß`^ Allah ³ˆæqØ ya kara
mata yarda tace "Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$møç»Ýø]ÖûröÛöÃøèôÒø^ÞøkûZøËø^Âøè÷ÖøäöÂôßû‚ôpûmøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèô
Wanda ya yi min salati ranar juma'a cetonsa yana wajena ranar
lahira. (Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi Na 255,Hadisi Na 2236)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(38) An karbo daga Anas dan Malik …•³³o]²Â³ß³ä Allah ³³ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ceV Manzon Allah "# ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$møçûÝø]ÖûröÛöÃøèôÚô^ñøèøÚø†$éõqø^ðømøçûÝø]ÖûÏônø^ÚøèôæøÚøÃøäöÞöçû…ºÖøçûÎöŠ(ÜøƒøÖôÔø]Öß%çû…öeønûàø]Öûíø×ûÐôÒö×(ãôÜûÖøçø‰øÃøãöÜû
Wanda duk ya yi min salati a ranar juma'a guda dari, zai zo ranar
alkiiyama a tare da shi akwai haske a tare dashi, wanda da za a
rabashi ga hallitun Allah duka ya ishe su. (Hiliyatul Auliyaa,Littafi 8,Shafi Na
49,Hadisi Na11341)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(39) An karbo hadisi daga Anas dan Malik …•³³³³o]²Â³³ß³³³³³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce: Manzon Allah "# ya ce:
á$]*Îû†øeøÓöÜûÚôß(oûmøçûÝø]ÖûÏônø^ÚôèôÊôoûÒöØ(Úøçû›ôàõ]*Òû%ø†öÒöÜûÂø×øo$‘ø¡é÷Êôo]Ö‚%Þûnø^(Úøàû‘ø×$oÂø×øo$møûçÝø]ÖûröÛöÃøèôæøÖønû×øèø �ô
]ÖûröÛöÃøèôÚô^ñøèøÚø†ùéõÎø–øo]²ÖøäöÚô^ñøèøuø^qøèõ(‰øfûÃônûàøÚôàûuøçø]ñôsø]¤ìô†øéô(æø$ø¡$ônûàøÚôàûuøçø]ñôsô]Ö‚öÞûnø^
Hakika Mafiya kusanci a gareni ranar lahira a kowane guri, sune
masu yawaita salati a gareni a duniya wanda duk yayi min salati
ranar juma'a da daren juma'a guda dari, zai samu saba'in alahira,
talatin a duniya. (Tafsiri Dur-e-Mansur,Littafi 6,Sura Ahzaab)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(40) An karbo daga Abi za'ar …•³³o]²Â³³ß³³ä Allah ³³ˆæq³Ø ya kara
masa yarda yace: Manzon Allah "# ya ce:
15
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$møçûÝø]ÖûröÛöÃøèôÚô^ñøjøoû‘ø¡éõÆöËô†øÖøöäƒøÞûgöÚô^ñøjøoûÂø^ÝõWanda ya yi min salati ranar juma'a guda dari biyu, Allah ˆæqØ zai
gafarta zunubansa na shekara dari biyu.
(Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi 256,Hadisi 2238)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
TSORATARWA GA WADANDA BASA YIN
SALATI GA MANZON ALLAH "#
(1) An karbo hadisi daga Jabiru dan Abdullahi …•³o]²Â³ßä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Ÿ$Îø^Úöç �ô Úø^]qûjøÛøÄøÎøçûݺ$öÜ$iøËø†$Îöçû]ÂøàûÆønû†ôƒôÒû†ô]²(æø‘ø¡éõÂø×øo]Öß$fôo(‘ø×$o]²iøÃø^ÖøoÂø×ønûäôæø‰ø×ùÜ
Âøàû]*ÞûjøàôqônûËøèõ
Idan mutane suka hadu a wani waje sa'annan suka watse ba tare
da ambaton Allah ˆæqØ kuma basu yi min salati ba face sai sun
tafi suna mafiya wari daga mushan jaki.
(Tafsiri Dur-e-Mansur,Littafi 6,Sura Ahzaab)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(2) An karbo daga Hussain dan Sayyadi Aliyu …•³o]²Â³ß³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
ÚøàûƒöÒô†ûløÂôßû‚øåöÊøíø_ôo*]Ö’$¡éøÂø×øo$ìø_ôo*›ø†ômûÐø]Öûrøß$èô
Wanda duk aka ambaceni bai yi min salati ba hakika ya mance
hanyar Aljanna. (Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 255,Hadisi Na 17307)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(3) An karbo hadisi daga Abu Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
…øÆôÜø]*ÞûÌö…øqöØõƒöÒô†ûlöÂôßû‚øåöÊø×øÜûmö’øØ(Âø×øo$
Allah ˆæqØ ka turmuza hancin wanda duk aka ambace ni a inda
16
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$møçûÝø]ÖûröÛöÃøèôÚô^ñøjøoû‘ø¡éõÆöËô†øÖøöäƒøÞûgöÚô^ñøjøoûÂø^ÝõWanda ya yi min salati ranar juma'a guda dari biyu, Allah ˆæqØ zai
gafarta zunubansa na shekara dari biyu.
(Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi 256,Hadisi 2238)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
TSORATARWA GA WADANDA BASA YIN
SALATI GA MANZON ALLAH "#
(1) An karbo hadisi daga Jabiru dan Abdullahi …•³o]²Â³ßä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Ÿ$Îø^Úöç �ô Úø^]qûjøÛøÄøÎøçûݺ$öÜ$iøËø†$Îöçû]ÂøàûÆønû†ôƒôÒû†ô]²(æø‘ø¡éõÂø×øo]Öß$fôo(‘ø×$o]²iøÃø^ÖøoÂø×ønûäôæø‰ø×ùÜ
Âøàû]*ÞûjøàôqônûËøèõ
Idan mutane suka hadu a wani waje sa'annan suka watse ba tare
da ambaton Allah ˆæqØ kuma basu yi min salati ba face sai sun
tafi suna mafiya wari daga mushan jaki.
(Tafsiri Dur-e-Mansur,Littafi 6,Sura Ahzaab)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(2) An karbo daga Hussain dan Sayyadi Aliyu …•³o]²Â³ß³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
ÚøàûƒöÒô†ûløÂôßû‚øåöÊøíø_ôo*]Ö’$¡éøÂø×øo$ìø_ôo*›ø†ômûÐø]Öûrøß$èô
Wanda duk aka ambaceni bai yi min salati ba hakika ya mance
hanyar Aljanna. (Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 255,Hadisi Na 17307)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûgû=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(3) An karbo hadisi daga Abu Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
…øÆôÜø]*ÞûÌö…øqöØõƒöÒô†ûlöÂôßû‚øåöÊø×øÜûmö’øØ(Âø×øo$
Allah ˆæqØ ka turmuza hancin wanda duk aka ambace ni a inda
17
yake bai yi salati agareni ba. (Al-Mastadrik,Littafi 2,Shafi Na 247,Hadisi Na 2060)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(4) An karbo daga Abi Za'ar …•³³o]²Â³³ß³³ä Allah ³³ˆæq³Ø ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
]*Ÿø].ìûfô†öÒöÜûeô*̂eûíøØô]Öß$^Œô[Îø^Ööçû]Veø×omø^…ø‰öçÙø]²=Îø^ÙøÚøàûƒöÒô†ûlöÂôßû‚øåöÊø×øÜûmö’øØ(Âø×øo$
(Êø„øÖôÔø]*eûíøØö]Öß$^ŒôBana baku labarin wanda yafi kowa rowa ba? Sahabbai …•o]²Âß`Ü
suka amsa, kwarai ya Manzon Allah"# a fada mana, sai yace
wanda aka ambaceni a inda yake amma baiyi min salati ba
wannan shiya fi kowa rowa.
(At'targhib Wat'tarhib,Littafi 2,Shafi Na 332)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(5) An karbo Hadisi daga Abu Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Ÿ$�ô Úø^ÎøÃø‚øÎøçûݺÚøÏûÃø‚÷]Ÿømø„ûÒö†öæáø]²ÂˆæqØæømö’ø×%çáøÂø×øo]Öß$fôo(‘ø×$o]²iøÃø^ÖoÂ×ønäæ‰×ùÜ
áûPøìø×öç]Öûrøß$èøÖô×%$çø]hô �ô Òø^áøÂø×ønûãôÜûuøŠû†øémøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèôæø
Babu wasu mutane da za su taru, ba tare da ambaton Allah ˆæqØ
ba tare da yiwa Manzon Allah "# salati ba har wannan sai ya
kasance tabewa agaresu ranar Alkiyama, koda kuwa sun shiga
aljanna .saboda hasarar ladan.
(Musnadi Imam Ahmad, Littafi 3,Shafi Na 489,Hadisi Na 9972)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(6) An karbo hadisi daga Muhammad dan Sayyadina Aliyu
…•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "#
ya ce:
Úôà]ÖûrøËø^ðô]*áû].ƒûÒø†øÂôßû‚ø]Ö†$qöØôÊø¡mö’ø×(oûÂø×øo$
Yana daga (jafa'i) a kira ni a inda mutum yake ba tare da ya yi min
salati ba. (Musanaf AbdurRazaq,Littafi 2,Shafi Na 142,Hadisi Na 3126)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(7) An karbo daga Jabir dan Abdullahi …•³o]²Â³ßä Allah ³ˆæqØ
ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
ÚøàûƒöÒô†ûlöÂôßû‚øåöÊø×øÜûmö’øØ(Âø×øo$ÊøÏø‚ûZøÏôo
Duk wanda aka ambaceni a inda yake ba tare da ya yi min salati
ba wannan ya yi rashin arziki.(Jami'us-Sagir,Littafi 6,Shafi Na 167,Hadisi Na 8678)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(8) An karbo daga Abuhuraira …•³o]²Â³ß³ä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
ŸøÒø^áøÂø×ønûãôÜûi†éÊøô̂áûZø^ðø �ô Úø^qø×ø‹øÎøçûݺÚørû×ôŠ÷^ÖøÜûmø„ûÒö†öæ]]²ÊônûäôæøÖøÜûmö’ø×%ç]Âø×øoÞøfôn(ãôÜû
áûZø^ðôÆøËø†øÖøãöÜû �ô Âø„$eøãöÜûæø
Mutane ba za su taba zama ba, ba tare da ambaton Ubangji ˆæqØ ,
ba kuma ba tare da yin salati ga Annabisu ba face sai ya kasance
tawaya ce a garesu. Idan Ubangiji ˆæqØ yaso yayi musu azaba
idan yaso yayi musu gafara. (Sunanu Tirmizi,Littafi 5,Shafi Na 247,Hadisi Na 3380)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
18
yake bai yi salati agareni ba. (Al-Mastadrik,Littafi 2,Shafi Na 247,Hadisi Na 2060)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(4) An karbo daga Abi Za'ar …•³³o]²Â³³ß³³ä Allah ³³ˆæq³Ø ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
]*Ÿø].ìûfô†öÒöÜûeô*̂eûíøØô]Öß$^Œô[Îø^Ööçû]Veø×omø^…ø‰öçÙø]²=Îø^ÙøÚøàûƒöÒô†ûlöÂôßû‚øåöÊø×øÜûmö’øØ(Âø×øo$
(Êø„øÖôÔø]*eûíøØö]Öß$^ŒôBana baku labarin wanda yafi kowa rowa ba? Sahabbai …•o]²Âß`Ü
suka amsa, kwarai ya Manzon Allah"# a fada mana, sai yace
wanda aka ambaceni a inda yake amma baiyi min salati ba
wannan shiya fi kowa rowa.
(At'targhib Wat'tarhib,Littafi 2,Shafi Na 332)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(5) An karbo Hadisi daga Abu Huraira …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
Ÿ$�ô Úø^ÎøÃø‚øÎøçûݺÚøÏûÃø‚÷]Ÿømø„ûÒö†öæáø]²ÂˆæqØæømö’ø×%çáøÂø×øo]Öß$fôo(‘ø×$o]²iøÃø^ÖoÂ×ønäæ‰×ùÜ
áûPøìø×öç]Öûrøß$èøÖô×%$çø]hô �ô Òø^áøÂø×ønûãôÜûuøŠû†øémøçûÝø]ÖûÏônø^Úøèôæø
Babu wasu mutane da za su taru, ba tare da ambaton Allah ˆæqØ
ba tare da yiwa Manzon Allah "# salati ba har wannan sai ya
kasance tabewa agaresu ranar Alkiyama, koda kuwa sun shiga
aljanna .saboda hasarar ladan.
(Musnadi Imam Ahmad, Littafi 3,Shafi Na 489,Hadisi Na 9972)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(6) An karbo hadisi daga Muhammad dan Sayyadina Aliyu
…•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "#
ya ce:
Úôà]ÖûrøËø^ðô]*áû].ƒûÒø†øÂôßû‚ø]Ö†$qöØôÊø¡mö’ø×(oûÂø×øo$
Yana daga (jafa'i) a kira ni a inda mutum yake ba tare da ya yi min
salati ba. (Musanaf AbdurRazaq,Littafi 2,Shafi Na 142,Hadisi Na 3126)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(7) An karbo daga Jabir dan Abdullahi …•³o]²Â³ßä Allah ³ˆæqØ
ya kara masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
ÚøàûƒöÒô†ûlöÂôßû‚øåöÊø×øÜûmö’øØ(Âø×øo$ÊøÏø‚ûZøÏôo
Duk wanda aka ambaceni a inda yake ba tare da ya yi min salati
ba wannan ya yi rashin arziki.(Jami'us-Sagir,Littafi 6,Shafi Na 167,Hadisi Na 8678)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(8) An karbo daga Abuhuraira …•³o]²Â³ß³ä Allah ³ˆæqØ ya kara
masa yarda ya ce:Manzon Allah "# ya ce:
ŸøÒø^áøÂø×ønûãôÜûi†éÊøô̂áûZø^ðø �ô Úø^qø×ø‹øÎøçûݺÚørû×ôŠ÷^ÖøÜûmø„ûÒö†öæ]]²ÊônûäôæøÖøÜûmö’ø×%ç]Âø×øoÞøfôn(ãôÜû
áûZø^ðôÆøËø†øÖøãöÜû �ô Âø„$eøãöÜûæø
Mutane ba za su taba zama ba, ba tare da ambaton Ubangji ˆæqØ ,
ba kuma ba tare da yin salati ga Annabisu ba face sai ya kasance
tawaya ce a garesu. Idan Ubangiji ˆæqØ yaso yayi musu azaba
idan yaso yayi musu gafara. (Sunanu Tirmizi,Littafi 5,Shafi Na 247,Hadisi Na 3380)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
19
eô^‰ûÛôäôæø]‰ûÜô]*eônûäôâø„ø]Êö¡áöeûàöÊö¡áõÎø‚û‘ø×$oÂø×ønûÔø
Allah ˆæqØ ya wakilta Mala'ika a kabarina wanda Allah ˆæqØ ya
bawa baiwar jin maganganun duk halitta ba wani da zai yi min min
salati har sai an sanar dani sunansa da sunan mahaifinsa sai ace
wa ne dan wane yayi maka salati agareka! (Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 251, Hadisi Na 17291)
‰f³³v³³^á]² Tsarki ya tabbata ga Ubangiji ³³ˆæq³Ø ----------- mamaki
falalar masu yiwa Manzon Allah "# salati cewa an wakilata
Mala'ika guda domin isar da duk salatin da akayi wa Manzon Allah
"# tare da anbatar sunan mutum dana mahaifinsa a kabarin
Manzon Allah "# , yana daga abinda Ubangiji mai girma da
daukaka ya horewa wannan mala'ika na karfin ji ta inda yanajin
mai salatin a ko ina yake a fadin duniya, a lokaci guda, kuma baya
shagalta ga jin wani ya bar wani, kuma Ubangiji mai girma da
daukaka ya hore masa gaibun sanin sunayen masu yiwa Manzon
Allah "# salati tare da sunayen mahaifinsa,yaya kuma ga
masanin gaibun da yake fili dana boye wanda shi ya halicci
Mala'ikan da masu salatin da wanda ake yiwa salatin? Kuma tunda
Mala'ika ya iya sanin wadan nan abubuwa to yaya kuma ga
Manzon Allah "# tabbas yana gane masu yi masa salati. Kuma
zai ji rokonsu dan ya rokar musu Ubangiji ˆæqØ
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(25) An karbo daga Nana Aishatu Allah …•o]²Âßã^ ya kara mata
yarda ta ce: Manzon Allah "# ya kasance yana cewa:
Úøàû‰ø†$åö]*áûmø×ûÏøo]²ÂˆæqØÆø‚÷]…ø]•ôn÷^Êø×ûnöÓû%ô†ô]Ö’$¡éøÂø×øo$
Duk mai so ya riski Ubangiji ˆæqØ lafiya kuma ya wayi gari a
yardar Ubangiji ˆæqØ ya yawaita yi min salati.
(Firdaus-ul-Akhbaar,Littafi 2,Shafi 284,Hadisi 6083)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(26) An karbo daga Abudllahi dan Juraadu …•³³³³o]²Â³³ß³³³³ä Allah
ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce: Manzon Allah "# yana cewa:
á$]Ö’$¡éøÂø×øo$iøÃû‚ôÙöƒø]Òö×$ä �ô uör%ç]]ÖËø†ø]ñôø̃Êøô̂Þ$ãø^]*Âû¿øÜö]*qû†÷]ÚôàûÂô*û†ômûàøÆøû̂æøéøÊôoûø‰ôfônûØô]²ÂˆæqØæø
Ku cika farillanku na (Hajji) domin cewa ita tana da lada mai girma
har tafi zuwa jihadi sau ashirin, yi min salati kuwa shima dai dai
suke wajen ladan wannan bakidaya! (Firdaus-ul-Akhbaar,Littafi 1,Shafi Na 339,Hadisi Na 2484)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(27) An karbo daga Jabir dan Abdullahi …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:Manzon Allah"# yana cewa:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo$ÊôûomøçûÝõÚô^ñøèøÚø†$éõÎø–øo]²ÖøäöÚô^ñøèøuø^qøèõ‰øfûÃônûàøÚôßûãø^¤ìô†øiôäôæø$ø¡$ônûàøÚôßûãø^Öô‚öÞûnø^åö
Wanda duk yayi min salati dari da wuni, Allah ˆæqØ zai biya masa
bukatunsa guda dari, saba'in a lahira talatin a duniya.
(Kanz-ul-Ummal,Littafi 1,Shafi Na 255,Hadisi Na 2229)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(28) An karbo daga Abdullahi dan Abbas …•³³³o]²Â³³ß³³³ä Allah ya
20
MAGANGANUN SAHABBAI ( …•o]²iÃ^ÖFoÂßãÜ )
(1) Daga Abubakar Siddiq …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara masa
yarda ya ceV
]Ö’$¡éÂø×øo]Öß$fôo(‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×ÜœÚvÐÖ×í_^m^Úà]ÖÛ^ð]Öf^…P(æø]ÖŠ$¡ÝÂø×øo]Öß$fôo(
‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×ܜʖØÚàÂjÐ]Ö†Î^h(æug]Ößfo‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×ܜʖØ
ÚàÚãs]¢ÞË‹(œæÎ^ÙÚà•†h]ÖŠnÌÊo‰fnØ]²
Salati ga Manzon Allah "# yana wanke dauda fiye da ruwa mai
sanyi, salama ga Manzon Allah "# shi yafi da 'yanta wuyaye, son
Manzon Allah "# shi yafi falala daga bada kai, "Ko kuma yace"
daga sara da takobi saboda Allah (wato jihadi).
(Tafsiri Dur-e-Mansur,Littafi 6,Sura Ahzaab)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(2) An karbo daga Umar muminai Aisha …•³³³³o]²Â³³³ß`³³³³^ Allah
ˆæqØ ya kara mata yarda ta ce:
‡øm(ßöçûÚørø^ÖôŠøÓöÜûeô^Ö’$¡éôÂø×øo]Öß$fôoù‘×o]²Â×näæ‰×Ü
Ku kawata mazaunan ku da salati ga Manon Allah "# .
(Tafsiri Dur-e-Mansur,Littafi 6,Sura Ahzaab)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(3) Daga Umar Ibn Khadab …•³³o]²Â³³ß³³ä Allah ³³ˆæq³Ø ya kara
masa yarda ya ce:
á$]Ö‚%Âø^ðÚçÎçÍeønûàø]ÖŠ$Ûø^ðæø]¢…šŸm’ÂÚßäZoðujoi’×oÂ×oÞfnÔ �ô
æ‰×Ü ‘×o]²iÃ^ÖoÂ×nä
Addu'ar bayi tana tsayawa ne a sansanin sama da kasa bata
samun shiga har sai an yi wa Manzon Allah "# salati sannan ne
zata haura sama. (Sunan Tirmizi,Littafi2,Shafi Na 27,Hadisi Na 486)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(4) An karbo daga Aliyu dan Abi dalib …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:
‘×o]²iÃ^Öo ÒØùPÂ^ðÚvrçhujom’×ùoÂ×oÚvÛ‚‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×Üæ`ÙÚvÛ‚Â×näæ‰×Ü
Kowace addu'a abinyiwa shamakice har sai an yiwa Manzon
Allah"# salati (Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 247,Hadisi Na 17278)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(5) An karbo daga Abdullahi dan Amr dan A'aas …•³³³o]²Â³³ß³³³³ä
Allah ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo]Ößùfo‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×Üæ]u‚é(‘×o]²Â×näæÚ¡ñÓjä‰fÃnà‘¡é
Wanda yayi salati daya ga Manzon Allah"# ,Allah ˆæqØ da Mal'iku
zasu yi masa salati saba'in.(Masnad Imam Ahmed,Littafi 2,Shafi 614,Hadisi 6866)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
21
MAGANGANUN SAHABBAI ( …•o]²iÃ^ÖFoÂßãÜ )
(1) Daga Abubakar Siddiq …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya kara masa
yarda ya ceV
]Ö’$¡éÂø×øo]Öß$fôo(‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×ÜœÚvÐÖ×í_^m^Úà]ÖÛ^ð]Öf^…P(æø]ÖŠ$¡ÝÂø×øo]Öß$fôo(
‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×ܜʖØÚàÂjÐ]Ö†Î^h(æug]Ößfo‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×ܜʖØ
ÚàÚãs]¢ÞË‹(œæÎ^ÙÚà•†h]ÖŠnÌÊo‰fnØ]²
Salati ga Manzon Allah "# yana wanke dauda fiye da ruwa mai
sanyi, salama ga Manzon Allah "# shi yafi da 'yanta wuyaye, son
Manzon Allah "# shi yafi falala daga bada kai, "Ko kuma yace"
daga sara da takobi saboda Allah (wato jihadi).
(Tafsiri Dur-e-Mansur,Littafi 6,Sura Ahzaab)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(2) An karbo daga Umar muminai Aisha …•³³³³o]²Â³³³ß`³³³³^ Allah
ˆæqØ ya kara mata yarda ta ce:
‡øm(ßöçûÚørø^ÖôŠøÓöÜûeô^Ö’$¡éôÂø×øo]Öß$fôoù‘×o]²Â×näæ‰×Ü
Ku kawata mazaunan ku da salati ga Manon Allah "# .
(Tafsiri Dur-e-Mansur,Littafi 6,Sura Ahzaab)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(3) Daga Umar Ibn Khadab …•³³o]²Â³³ß³³ä Allah ³³ˆæq³Ø ya kara
masa yarda ya ce:
á$]Ö‚%Âø^ðÚçÎçÍeønûàø]ÖŠ$Ûø^ðæø]¢…šŸm’ÂÚßäZoðujoi’×oÂ×oÞfnÔ �ô
æ‰×Ü ‘×o]²iÃ^ÖoÂ×nä
Addu'ar bayi tana tsayawa ne a sansanin sama da kasa bata
samun shiga har sai an yi wa Manzon Allah "# salati sannan ne
zata haura sama. (Sunan Tirmizi,Littafi2,Shafi Na 27,Hadisi Na 486)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(4) An karbo daga Aliyu dan Abi dalib …•o]²Âßä Allah ˆæqØ ya
kara masa yarda ya ce:
‘×o]²iÃ^Öo ÒØùPÂ^ðÚvrçhujom’×ùoÂ×oÚvÛ‚‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×Üæ`ÙÚvÛ‚Â×näæ‰×Ü
Kowace addu'a abinyiwa shamakice har sai an yiwa Manzon
Allah"# salati (Majma'uz Zawa'id,Littafi 10,Shafi Na 247,Hadisi Na 17278)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
(5) An karbo daga Abdullahi dan Amr dan A'aas …•³³³o]²Â³³ß³³³³ä
Allah ˆæqØ ya kara masa yarda ya ce:
Úøàû‘ø×$oÂø×øo]Ößùfo‘×o]²iÃ^ÖoÂ×näæ‰×Üæ]u‚é(‘×o]²Â×näæÚ¡ñÓjä‰fÃnà‘¡é
Wanda yayi salati daya ga Manzon Allah"# ,Allah ˆæqØ da Mal'iku
zasu yi masa salati saba'in.(Masnad Imam Ahmed,Littafi 2,Shafi 614,Hadisi 6866)
‘ø×%çÂø×øo]Öûvøfônûg=‘ø×$o]²öiøÃø^ÖFoÂø×Fo‰øn(‚ôÞø^ÚövøÛ$‚
22